news | March 22, 2026

Labaran Siyasa | Naija Hausa – LEGIT.NG

Yanzun nan: Gawar gwamnan APC da Allah ya yi wa rasuwa ta iso Najeriya, Hotuna sun bayyana

Gawar tohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, wanda ya mutu a Jamus ta iso gida Najeriya yau Jumu'a, 5 ga watan Janairu, 2024, ya mutu ne sakamkon ciwon daji.